Cin zarafin Dan Adam a Tigray
Kungiyar kare hakkin bil'adama ta Amnesty International da Human Rights Watch sun hada karfi da karfe kan wani rahoto da ya bankado yadda ake cin zarafin bil'adama a yammacin Tigray a kan Tigra...
Kungiyar kare hakkin bil adama ta Amnesty International da Human Rights Watch sun hada kai kan wani rahoto da ya bankado yadda ake cin zarafin jama'a a yammacin Tigray a kan al'ummar Tigray. Waɗannan sun haɗa da laifuffukan cin zarafin bil adama da kawar da ƙabilanci. Kungiyar kare hakkin bil adama ta Amnesty International tana kira ga gwamnatin Habasha da ta kawo karshen wannan ta'asa ta kuma baiwa kungiyoyin agaji damar shiga yankin.
#Human Rights #ethiopia #tigray #amnestyinternational